NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Kamata ’Yan Najeriya Su Koya Daga Rikicin Sudan

karin bayani kan Rikicin Sudan da kuma shawarwari kan darussan da ya kamata a gwamnati da jama’ar Najeriya su koya

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Kamata ’Yan Najeriya Su Koya Daga Rikicin Sudan

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Wane darasi ya kamata gwamnatin Najeriya da ’yan kasar su koya daga yakin kasar Sudan da ke ci gaba da lakume rayuka da dukiyoyi tare da tilasta wa dubban jama’a tserewa daga muallansu?

Shirin Najeriya A Yau na dauke da wasu shawarwari da kuma bayanin asalin rikicin na Sudan da yanzu ya dauki hankalin duniya.

A yi sauraro lafiya.

Gwamnatin Kano ta nemi Tinubu ya kori Aminu Bayero daga fadar Nassarawa

Zargin Almundahana: Kotu ta ba da belin Farfesa Usman

Boko Haram: An lalata gidaje da makarantu a ƙauyukan Adamawa

Malaman Jami’ar Sakkwato sun tsunduma yajin aiki