’Yan sanda sun ceto mutum 5 daga hannun ’yan bindiga a Zamfara

’Yan sanda sun ceto mutum 5 daga hannun ’yan bindiga a Zamfara

Jami’an sun tafka ƙazamin artabu da maharan kafin samun nasarar ceto mutanen. ...

Kano: Babu saki tsakanin masu auren gata sai da izinin Hisbah — Daurawa

Kano: Babu saki tsakanin masu auren gata sai da izinin Hisbah — Daurawa

Kwamandan hukumar ya ce sun yi tanadin yadda za a warware matsala a tsakiyar waɗanda za a yi wa aure

APC da LP ne kaɗai za su shiga zaɓen cike gurbi a Kebbi — INEC

Ambaliya: Gwamnatin Jigawa ta ware N835m don ba da agaji

Ambaliya: Gwamnatin Jigawa ta ware N835m don ba da agaji

Gwamnatin ta ce ta fara ɗaukar matakan ne domin kaucewa asarar rayuka da dukiyoyin jama’a. ...

Tarayyar Turai ta ci tarar Temu dala miliyan 232

Tarayyar Turai ta ci tarar Temu dala miliyan 232

Wannan ne karo na biyu da EU ke cin wani babban kamfanin intanet tara ƙarƙashin dokar Digital Services Act (DSA). ...

Kamfanin Shell zai zuba jarin dala biliyan 20 a Najeriya — NNPCL

Kamfanin Shell zai zuba jarin dala biliyan 20 a Najeriya — NNPCL

Kamfanin zai zuba jarin ne a cikin shekaru biyu masu zuwa bayan sabunta ƙwarin-gwiwar masu zuba jari ...

Jamhuriya ta Huɗu da Kafuwar Bankin Musulunci a Najeriya

Kasuwancin zobe ya kai ni ƙasashen waje

Kasuwancin zobe ya kai ni ƙasashen waje

Wannnan kasuwanci na zurfa kasuwanci ne da ya fara shi tun shekarar 1999, kuma tun daga wancan lokaci babu abin da yake tattare da wannan kasuwancin sai riba da kuma alheri ...

HOTUNA: Kwankwaso da Dickson sun gana kan rikicin NDC a Kano

HOTUNA: Kwankwaso da Dickson sun gana kan rikicin NDC a Kano

Wata majiya mai tushe ta ce zaman ya samar da fahimtar juna tsakanin ɓangarorin da ke takun saƙa. ...

Pantami bai bar APC kafin ya koma PDP ba — Shugabannin Mazaɓarsa 

NDC ta ƙwace takarar ’yan Kwankwasiyya a Kano