Sojoji sun daƙile harin Boko Haram a Borno

Sojoji sun daƙile harin Boko Haram a Borno

Wata majiya daga yankin ta ce maharan sun je ne domin neman magungunan kwalara. ...

Kotu ta ɗaure matashi shekara 7 kan mallakar tabar wiwi a Kano

Kotu ta ɗaure matashi shekara 7 kan mallakar tabar wiwi a Kano

Matashin ya wallafa wani bidiyo yana tutiyar safarar miyagun ƙwayoyi har yana ƙalubalantar jami’an N

Kotu ta tsare shugaban makaranta da malami kan zargin lalata da ɗaliba a Gombe

’Yan bindiga sun kashe mutane 8 a Binuwe

’Yan bindiga sun kashe mutane 8 a Binuwe

Rahotanni sun ce adadin waɗanda aka kashe a jerin hare-haren da aka fara tun ranar Juma’a har zuwa da safiyar Lahadi ya kai 18. ...

An fara sana’ar hayar Fawa-bank a Kano

An fara sana’ar hayar Fawa-bank a Kano

Mahmud ya shaida wa wakilinmu cewa yadda ya yi watsi da tsohuwar sana’arsa ta sayar da lemon kwalba ya rungumi harkar hayar Fawa-bank ...

Matatar Dangote ta ƙara farashin man fetur karo na biyar a watan Maris

Matatar Dangote ta ƙara farashin man fetur karo na biyar a watan Maris

Sabon farashin ya fara aiki daga tsakar daren ranar 21 ga Maris, kamar yadda sanarwar da matatar ta aika wa ’yan kasuwa. ...

Kamfanin Shell zai zuba jarin dala biliyan 20 a Najeriya — NNPCL

Jamhuriya ta Huɗu da Kafuwar Bankin Musulunci a Najeriya

Jamhuriya ta Huɗu da Kafuwar Bankin Musulunci a Najeriya

A shekarar 2004 lokacin da Gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN), Charles Soludo ya ba wa Bankin Jaiz lasisi a matsayin Bankin mara karɓar kuɗin ruwa. Daga baya bankin ya fara aiki a shekarar 2012, zamanin Gwamnan CBN Sanusi Lamiɗo Sanusi ...

Abba ya zaɓi Murtala Garo a matsayin abokin takararsa a Zaɓen 2027

Abba ya zaɓi Murtala Garo a matsayin abokin takararsa a Zaɓen 2027

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kuma bayyana cewa Murtala Sule Garo abokin aiki ne abin dogaro. ...

APC ta musanta ficewar mambobinta masu yawa a Kano

Za a iya hallaka ni kafin zaɓen 2027 — Peter Obi