NAJERIYA A YAU: Rayuwar Maza Masu Fama Da Matsalar Rashin Haihuwa

Shirin Najeriya A Yau zai yi nazari ne a kan matsalolin da suke hana maza haihuwa.

NAJERIYA A YAU: Rayuwar Maza Masu Fama Da Matsalar Rashin Haihuwa

Rashin haihuwa matsala ce da ke wargaza gidajen aure da dama a wannan zamani.

Da an samu shekara biyu zuwa uku bayan an ɗaura aure ba tare da an samu ƙaruwa ba za a fara yamaɗiɗi da matar a kan ba ta haihuwa.

Sai dai likitoci sun ce maza ma ka iya fama da wannan larura saboda wasu dalilai.

Shirin Najeriya A Yau zai yi nazari ne a kan matsalolin da suke hana maza haihuwa.

Domin sauke shirin, latsa nan

PDP ta lashe zaɓen ƙananan hukumomin Osun

Wani mutum ya yi wa agolarsa fyaɗe ta samu juna biyu

An haifi alade mai fuskar mutum a Philippines

Ko Real Madrid za ta iya lashe Gasar Zakarun Turai bana?