NAJERIYA A YAU: Yadda Tamowa Ke Kassara Yara a Katsina

Rahoton ya nuna cewa Arewa maso Yamma ta fi kowacce shiyya yawan yara masu tamowa.

NAJERIYA A YAU: Yadda Tamowa Ke Kassara Yara a Katsina

Wani rahoto da Ƙungiyar Likitoci ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta fitar ya nuna cewa Arewa maso Yamma ta fi kowacce shiyya yawan yara masu cutar tamowa.

A shiyyar kuma, in ji rahoton, Katsina ta fi ko wacce jiha yawan masu fama da cutar.

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi bincike ne don gano yadda lamarin yake.

Domin sauke shirin, latsa nan

Haɗarin mota ya laƙume rayuka 12 a Neja

Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kano ta raba kayan tallafi

Ɗan Abacha ya kare mahaifinsa bayan ƙaddamar da littafin IBB

Sibil Difens ta cafke mutum 17 kan aikata sata a Yobe