Abin da Ya Biyo Bayan Kisan Wasu Matafiya A Jos
Abubuwan da suka biyo bayan ayyana dokar hana fita dare da rana a Jos ta Arewa
Gwarwakin wasu daga cikin matafiyan da aka kashe a Jos
Domin saukewa Latsa Nan
Bayan kisan gillar da aka yi wa wasu matafiya a Jos, babban birnin Jihar Filato, Gwamna Simon Lalong ya kafa dokar hana fita dare da rana a Karamar Hukumar Jos ta Arewa.
Muna dauke da bayanai daga bakin makusantan wadanda aka karkashe da sauran masu ruwa da tsaki.
A yi sauraro lafiya.