Abin da Ya Faru A Afghanistan Zai Yiwu A Najeriya?
Tun da Taliban ta karbe Afghanaistan ake muhawara a kan ko haka ka iya faruwa a Najeriya
Taliban a Fadar Gwamnatin Afghanistan (Hoto: AP).
Domin sauke shirin, latsa nan
Tun bayan da mayakan Taliban suka karbe mulki a Afghanaistan ake ta tafka muhawara a kafofin sada zumunta.
A nan Najeriya, daya daga cikin batutuwan da ake tattaunawa a kai shi ne ko zai yiwu a wayi gari Boko Haram ta karbe iko?
Wannan ne batun da shirin Najeriya a Yau ya tattauna a kai.