‘Abin da ya sa na auri ’yar shekara 70’

Wani dattijo dan kimanin shekara 80 ya shiga cikin ma’aurata 250 da hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta daura musu aure a lokaci guda, a karo na biyu na shirin aurar da zawarawa da ‘yanmata da ta bullo da shi don rage yawan marasa aure.

‘Abin da ya sa na auri ’yar shekara 70’
‘Abin da ya sa na auri ’yar shekara 70’

Wani dattijo dan kimanin shekara 80 ya shiga cikin ma’aurata 250 da hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta daura musu aure a lokaci guda, a karo na biyu na shirin aurar da zawarawa da ‘yanmata da ta bullo da shi don rage yawan marasa aure.

Amurka za ta sayar wa Saudiyya makaman dala biliyan 1.96

Majalisar Ukraine ta amince da sabuwar gwamnati

Salihu Lukman ya fice daga Jam’iyyar ADC

Kotu ta hana FRSC tare motoci a titunan Kano