Abin Da Ya Sa Rashin Tsaro Ke Neman Cinye Abuja

A ’yan kwanakin nan hankali ya koma Abuja ta fannin tsaro.

Abin Da Ya Sa Rashin Tsaro Ke Neman Cinye Abuja

A ’yan kwanakin nan hankali ya koma Birnin Tarayya Abuja ta fannin tsaro.

’Yan bindiga da masu garkuwa don neman kudin fansa suna ta kai farmaki a yankunan birnin da ake wa kallon wuri mafi tsaro a Najeriya.

Shin me ya sa ’yan bindigar suka karkato da ayyukansu zuwa yankin?

Shirin Najeriya A a Yau ya duba abin da ya sa masu garkuwa da mutane suka maida hankali kan Abuja.

Domin sauke shirin, latsa nan

Hajjin 2023: An dawo wa mahajjata 3,000 kuɗaɗensu a Kaduna

’Yan sanda sun ceto mutum 23 da aka sace a Kaduna

Arsenal ta yi sukuwar salla a kan Man City da ci 5

Fasinjoji 30 sun ƙone ƙurmus a hatsarin mota a Ondo