Abubuwan da Kanawa ke son Abba Gida-Gida ya aiwatar

A ranar Litinin aka rantsar da sabon Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf wanda ya gaji Abdullahi Umar Ganduje bayan kammala wa’adin mulkin shekaru hudu karo biyu. Aminiya ta zanta da mazauna jihar, inda suka bayyana abubuwan da suke so sabon gwamnan ya yi musu da zarar ya akalar jagoranci ta koma hannunsa.

Abubuwan da Kanawa ke son Abba Gida-Gida ya aiwatar

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf

A ranar Litinin aka rantsar da sabon Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf wanda ya gaji Abdullahi Umar Ganduje bayan kammala wa’adin mulkin shekaru hudu karo biyu.

Aminiya ta zanta da mazauna jihar, inda suka bayyana abubuwan da suke so sabon gwamnan ya yi musu da zarar ya akalar jagoranci ta koma hannunsa.

Ban zama Shugaban Kasa don na tara kuɗi ba — Tinubu

Babu buƙatar mu riƙa tsayar da motoci muna duba takardu — ’Yan sanda

‘Yan bindiga sun ƙone gidan mai da motoci 4 a Enugu

Kwalara ta kashe fiye da mutum 300 a Sudan