Al’ummar Ghana, Togo da Senegal sun yi maraba da sabon fasfo

Shugabannin al’ummomin kasashen Ghana da Togo da Senegal da ke zaune a Jihar Oyo a Najeriya, sun yi maraba da sabon fasfo na bai daya da shugabannin kasashen Afrika suka kaddamar a wajen taron da suka yi a Kigali na kasar Ruwanda.

Al’ummar Ghana, Togo da Senegal sun yi maraba da sabon fasfo
Al’ummar Ghana, Togo da Senegal sun yi maraba da sabon fasfo

Shugabannin al’ummomin kasashen Ghana da Togo da Senegal da ke zaune a Jihar Oyo a Najeriya, sun yi maraba da sabon fasfo na bai daya da shugabannin kasashen Afrika suka kaddamar a wajen taron da suka yi a Kigali na kasar Ruwanda.