Kananan Labarai• Created September 22, 2012 11:18
Ambaliya ta ci mutum bakwai a Jihar Bauchi
Ambaliyar ruwa da ta biyo bayan ruwan sama da aka rika samu ba kakkautawa a yankunan Jihar Bauchi, ta yi sanadin asarar rayukan mutum bakwai a kananan hukumomin Gamawa da Zaki, tare da raba dubbai da muhallinsu.
Ambaliya ta ci mutum bakwai a Jihar Bauchi
Ambaliyar ruwa da ta biyo bayan ruwan sama da aka rika samu ba kakkautawa a yankunan Jihar Bauchi, ta yi sanadin asarar rayukan mutum bakwai a kananan hukumomin Gamawa da Zaki, tare da raba dubbai da muhallinsu.