Amurka ta gamsu da tsarin Shugaba Buhari kan yaki da cin hanci – Kerry
Sakataren Harkokin Wajen Amurka Jonh Forbs Kerry ya nuna gamsuwar kasarsa kan tsarin yakki da cin hanci da rashawa da gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari take aiwatarwa a Najeriya, inda ya bayyana hakan da abin yabawa ne ga irin kasar nan da rashawa ta dabaibaye.
Sakataren Harkokin Wajen Amurka Jonh Forbs Kerry ya nuna gamsuwar kasarsa kan tsarin yakki da cin hanci da rashawa da gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari take aiwatarwa a Najeriya, inda ya bayyana hakan da abin yabawa ne ga irin kasar nan da rashawa ta dabaibaye.