An bude sabuwar Babbar Kasuwar Lafiya
Kwamishinan Ciniki da Masana’antu na Jihar Nasarawa Alhaji Ahmed Mohammed ya bayyana kammala aikin Babbar Kasuwar Lafiya da ke Jihar Nasarawa a matsayin gagarumar nasara ga ci gaban zamantakewar al’ummar jihar.
Kwamishinan Ciniki da Masana’antu na Jihar Nasarawa Alhaji Ahmed Mohammed ya bayyana kammala aikin Babbar Kasuwar Lafiya da ke Jihar Nasarawa a matsayin gagarumar nasara ga ci gaban zamantakewar al’ummar jihar.