An buqaci al’ummar Fulani su nemi ilimi

Shugaban kungiyar Miyyati Allah, reshen Jihar  mKwara Alhaji Usman Adamu ya shaida cewa neman ilimi shi ne mafita ga tarin matsalolin da Fulani makiyaya ke fuskanta a halin yanzu.

An buqaci al’ummar Fulani su nemi ilimi
An buqaci al’ummar Fulani su nemi ilimi

Shugaban kungiyar Miyyati Allah, reshen Jihar  mKwara Alhaji Usman Adamu ya shaida cewa neman ilimi shi ne mafita ga tarin matsalolin da Fulani makiyaya ke fuskanta a halin yanzu.