An dage tattara sakamakon zabe na kasa zuwa gobe
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC Farfesa Mahmud Yakubu ne ya sanar da dage tattara sakamakon zaben na kasa zuwa gobe Litinin. Shugaban ya ce, tattara sakamakon zai fara ne gobe Litinin 25 ga watan Fabrairun 2019 da misalin karfe 11:00 na safe.
Shugaban Hukumar Zabe ta INEC, Farfesa Mahmood Yakubu
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC Farfesa Mahmud Yakubu ne ya sanar da dage tattara sakamakon zaben na kasa zuwa gobe Litinin.
Shugaban ya ce, tattara sakamakon zai fara ne gobe Litinin 25 ga watan Fabrairun 2019 da misalin karfe 11:00 na safe.