An daura masa aure da mai cikin wata bakwai

Wani magidanci ya kai surikinsa gaban Kotun Shari’ar Musulunci da ke Tashar Babiye a garin Bauchi yana rokon kotun ta raba aurensu da matarsa mai suna A’isha Yayaji kuma a biya shi dukkan kudin da ya kashe a lokacin bukukuwan auren.

An daura masa aure da mai cikin wata bakwai
An daura masa aure da mai cikin wata bakwai

Wani magidanci ya kai surikinsa gaban Kotun Shari’ar Musulunci da ke Tashar Babiye a garin Bauchi yana rokon kotun ta raba aurensu da matarsa mai suna A’isha Yayaji kuma a biya shi dukkan kudin da ya kashe a lokacin bukukuwan auren.