An daure wadanda suka kashe ma’aikatan NDLEA shekara 40
Babban Kotun Jihar Adamawa ta yanke wa mutum takwas da suka kashe ma’aikatan Hukumar Yaki da Tu’ammali da Miyagun kwayoyi (NDLEA) su biyu, dauri shekara 40 kowanensu a gidan yari.
Babban Kotun Jihar Adamawa ta yanke wa mutum takwas da suka kashe ma’aikatan Hukumar Yaki da Tu’ammali da Miyagun kwayoyi (NDLEA) su biyu, dauri shekara 40 kowanensu a gidan yari.