An dawo da ‘yan matan da aka sace a makarantar Dapchi

Rahotanni na nuna cewa an dawo da ‘yan matan da aka sace a makarantar ‘yan mata da ke Dapchi a Jihar Yobe. Rahotanni na nuna cewa ‘yan Boko Haram din da suka sace su ne suka dawo dasu, kamar yadda wani dan garin ya tabbatar wa wakilinmu.

An dawo da ‘yan matan da aka sace a makarantar Dapchi

Rahotanni na nuna cewa an dawo da ‘yan matan da aka sace a makarantar ‘yan mata da ke Dapchi a Jihar Yobe.

Rahotanni na nuna cewa ‘yan Boko Haram din da suka sace su ne suka dawo dasu, kamar yadda wani dan garin ya tabbatar wa wakilinmu.