An gano maniyyata masu juna biyu daga kananan hukumomin Jigawa shida

Hukumar Alhazai ta Jihar Jigawa ta gano mata masu juna biyu a lokacin da likitoci ke kokarin tantance maniyyatan a Masaukin Alhazai da ke Kano a makon jiya.

An gano maniyyata masu juna biyu daga kananan hukumomin Jigawa shida
An gano maniyyata masu juna biyu daga kananan hukumomin Jigawa shida

Hukumar Alhazai ta Jihar Jigawa ta gano mata masu juna biyu a lokacin da likitoci ke kokarin tantance maniyyatan a Masaukin Alhazai da ke Kano a makon jiya.