An kama jami’an Hukumar Zaven Ghana
Hukumar Zaben kasar Ghana ta tabbatar da kama wasu jami’anta biyu bayan da aka zarge su da laifin cire sunayen wasu ’yan takara daga rijistar masu zabe.
Hukumar Zaben kasar Ghana ta tabbatar da kama wasu jami’anta biyu bayan da aka zarge su da laifin cire sunayen wasu ’yan takara daga rijistar masu zabe.