An kama jami’an Hukumar Zaven Ghana

Hukumar Zaben kasar Ghana ta tabbatar da kama wasu jami’anta biyu bayan da aka zarge su da laifin cire sunayen wasu ’yan takara daga rijistar masu zabe.

An kama jami’an Hukumar Zaven Ghana
An kama jami’an Hukumar Zaven Ghana

Hukumar Zaben kasar Ghana ta tabbatar da kama wasu jami’anta biyu bayan da aka zarge su da laifin cire sunayen wasu ’yan takara daga rijistar masu zabe.