An kama mutum 25 dangane da rikicin kabilar Gwari da Fulani a Abuja

Mutum 25 sun shiga hannun ’yan sanda bisa zargin haddasa rikicin tsakanin kabilar Gwari da Fulani wanda ya jawo mutuwar akalla mutum bakwai da jikkata da dama da asarar dukiya mai yawa

An kama mutum 25 dangane da rikicin kabilar Gwari da Fulani a Abuja
An kama mutum 25 dangane da rikicin kabilar Gwari da Fulani a Abuja

Mutum 25 sun shiga hannun ’yan sanda bisa zargin haddasa rikicin tsakanin kabilar Gwari da Fulani wanda ya jawo mutuwar akalla mutum bakwai da jikkata da dama da asarar dukiya mai yawa