An kammala hada sakamakon zabukan jihar Ekiti- Shugaban INEC

Shugaban hukumar zabe mai zaman kan INEC Farfesa Mahmood Yakubu, ya ce an kammala hada sakamakon zaben ‘yan takarar shugaban kasa da na ‘yan majalisar tarayya na jihar Ekiti. Farfesa Mahmood ya bayyanawa masu fada aji hakan a dakin taro na International Conference Centre (ICC) da ke Abuja a yau Lahadi, kuma ya ce jami’in […]

An kammala hada sakamakon zabukan jihar Ekiti- Shugaban INEC

Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu

Shugaban hukumar zabe mai zaman kan INEC Farfesa Mahmood Yakubu, ya ce an kammala hada sakamakon zaben ‘yan takarar shugaban kasa da na ‘yan majalisar tarayya na jihar Ekiti.

Farfesa Mahmood ya bayyanawa masu fada aji hakan a dakin taro na International Conference Centre (ICC) da ke Abuja a yau Lahadi, kuma ya ce jami’in tattara zabukan na jihar yana hanyarsa ta zuwa Abuja don mika sakamakon jihar.

Sojoji sun kashe kwamandan ’yan bindiga da tarwatsa 300

Zaɓen 2027: Tinubu ya sake tsayar da Shettima mataimakinsa

Tinubu ya gaji yana buƙatar ya huta — Peter Obi

Ɗalibai da malamai da aka sace a Oyo sun kuɓuta