Kananan Labarai• Created September 8, 2012 16:04
An kirkiro sashin yaki da rashawa a Hukumar Birnin Abuja
Sakamakon yadda ake ta kara samun koke-koke kan yawaitar karbar rashawa a tsakanin ma’aikata musamman na sashin rabon filaye a Hukumar Birnin Tarayya, Abuja, Ministan Birnin Sanata Bala Mohammed ya kirkiro da sashi don yaki da karbar rashawa.
An kirkiro sashin yaki da rashawa a Hukumar Birnin Abuja
Sakamakon yadda ake ta kara samun koke-koke kan yawaitar karbar rashawa a tsakanin ma’aikata musamman na sashin rabon filaye a Hukumar Birnin Tarayya, Abuja, Ministan Birnin Sanata Bala Mohammed ya kirkiro da sashi don yaki da karbar rashawa.