An rufe gasar rubutun gajerun labarai ta Aminiya

A daren Alhamis da ta gabata ce kwamitin amsar gajerun labarun gasar Aminiya ya rufe gasar, kamar yadda aka kayyade. Shugaban kwamitin gasar, Farfesa Ibrahim Malumfashi ya bayyana cewa nan gaba ba da dadewa ba za a fara tace labarun, kafin alkalai su shiga aikinsu.

An rufe gasar rubutun gajerun labarai ta Aminiya

A daren Alhamis da ta gabata ce kwamitin amsar gajerun labarun gasar Aminiya ya rufe gasar, kamar yadda aka kayyade.

Shugaban kwamitin gasar, Farfesa Ibrahim Malumfashi ya bayyana cewa nan gaba ba da dadewa ba za a fara tace labarun, kafin alkalai su shiga aikinsu.

Kashim Shettima zai jagoranci tawagar Nijeriya a taron MDD

NECO ta fitar da sakamakon jarrabawar 2024

Kano: Abba ya rusa ciyamomin riko

An haramta wa ma’aikatan Asibitin Tarayya yin ‘kirifto’ a wurin aiki