An sake dage sauraron karar Musulmin da aka kai wa hari a Masallacin Idi a Jos
Kotun daukaka kara ta Tarayya da ke Jos, ta sake dage sauraron karar da Musulmin da aka kai wa hari a ranar Idin karamar Sallar bara, a ranar Litinin da ta gabata.
Kotun daukaka kara ta Tarayya da ke Jos, ta sake dage sauraron karar da Musulmin da aka kai wa hari a ranar Idin karamar Sallar bara, a ranar Litinin da ta gabata.