An sako ɗaliban jami’ar da aka yi garkuwa da su a Binuwai
Daliban sun lubauta ne bayan shafe kwanaki takwas a hannun ’yan ta’addan.

Daliban da ’yan bindiga suka yi garkuwa da su a Jami’ar Tarayya ta Joseph Sarwuan Tarka da ke Jihar Binuwai sun kubuta.
Daliban sun lubauta ne bayan shafe kwanaki takwas a hannun ’yan ta’addan.