An sako tagwayen da aka yi garkuwa da su a Zamfara

Rahotanni na bayyana cewa, an sako tagwayen amaren da aka garkuwa da su wata daya kenan. Rahoton ya kara da cewa, masu garkuwan sun karbi Naira miliyan 15 kafin a sako su. Tagwayen Hassana da Hussaina yanzu haka sun hadu da iyalansu. Cikakken rahoton na nan tafe.  

An sako tagwayen da aka yi garkuwa da su a Zamfara

Rahotanni na bayyana cewa, an sako tagwayen amaren da aka garkuwa da su wata daya kenan.

Rahoton ya kara da cewa, masu garkuwan sun karbi Naira miliyan 15 kafin a sako su.

Tagwayen Hassana da Hussaina yanzu haka sun hadu da iyalansu.

Cikakken rahoton na nan tafe.