An sami dan tayin sa da kai biyu a Legas

Wani abin al’ajabi  ya auku a mahautar unguwar Okoaba da ke karamar Hukumar Agege a Jihar Legas, inda aka gano dan tayin sa da kai biyu a cikin mahaifar wata saniya.

An sami dan tayin sa da kai biyu a Legas
An sami dan tayin sa da kai biyu a Legas

Wani abin al’ajabi  ya auku a mahautar unguwar Okoaba da ke karamar Hukumar Agege a Jihar Legas, inda aka gano dan tayin sa da kai biyu a cikin mahaifar wata saniya.