An sami dan tayin sa da kai biyu a Legas
Wani abin al’ajabi ya auku a mahautar unguwar Okoaba da ke karamar Hukumar Agege a Jihar Legas, inda aka gano dan tayin sa da kai biyu a cikin mahaifar wata saniya.
Wani abin al’ajabi ya auku a mahautar unguwar Okoaba da ke karamar Hukumar Agege a Jihar Legas, inda aka gano dan tayin sa da kai biyu a cikin mahaifar wata saniya.