Dokar hana fita a Ekiti sai baba ta gani
Gwamnan Jihar Ekiti ya sanya dokar hana fita ta sa’a 24 har sai abin da Allah Ya yi a fadin jihar. An sanya dokar ce bayan ‘yan daba da wasu bata-gari sun kwace zanga-zangar #EndSARS a jihar, tare da tayar da hankulan jama’a. Gwamnan ya ba da umarnin tsawaita dokar hana fitar ne a daidai […]
Shugaban Zauren Majalisar Gwamnonin Najeriya, Gwamna Kayode Fayemi na Jihar Ekiti
Gwamnan Jihar Ekiti ya sanya dokar hana fita ta sa’a 24 har sai abin da Allah Ya yi a fadin jihar.
An sanya dokar ce bayan ‘yan daba da wasu bata-gari sun kwace zanga-zangar #EndSARS a jihar, tare da tayar da hankulan jama’a.
Gwamnan ya ba da umarnin tsawaita dokar hana fitar ne a daidai lokacin da wadda ya sanya da farko ke dab da karewa.
Hakan na dauke ne a cikin sakon Sakataren Watsa Labaran gwamnan, Yinka Oyebode ya fitar.
Karin labarin na tafe…