Ana tuhumar matar da ta banka wa mijinta wuta da laifin kisan kai
Rundunar ‘yan sandan yankin Abuja za ta gurfanar da Amina Dauda wadda ta watsa wa mijinta fetur ta banka masa wuta har ya rasa ransa saboda tsananin kishi,

Rundunar ‘yan sandan yankin Abuja za ta gurfanar da Amina Dauda wadda ta watsa wa mijinta fetur ta banka masa wuta har ya rasa ransa saboda tsananin kishi,