Ana yunkurin fitar da ministocin jam’iyyar Musulunci daga gwamnatin Tunisiya

Jam’iyyar Shugaban kasar Tunisiya, Moncef Marzuki, wadda ba ruwanta da addini, ta jajirce kan cewa lallai ministocin kasar da suka fito daga jam’iyyar musulunci su ajiye mukamansu.

Ana yunkurin fitar da ministocin jam’iyyar Musulunci daga gwamnatin Tunisiya
Ana yunkurin fitar da ministocin jam’iyyar Musulunci daga gwamnatin Tunisiya

Jam’iyyar Shugaban kasar Tunisiya, Moncef Marzuki, wadda ba ruwanta da addini, ta jajirce kan cewa lallai ministocin kasar da suka fito daga jam’iyyar musulunci su ajiye mukamansu.