Ango ya saki amaryarsa sa’o’i kalilan bayan shafa fatiha

Wani ango a kasar Saudiyya ya saki amaryarsa sa’o’i kadan bayan an daura musu aure saboda yadda take yawan amfani da wayar salularta, kamar yadda jaridar Khaleej Times ta bayyana.

Ango ya saki amaryarsa sa’o’i kalilan bayan shafa fatiha
Ango ya saki amaryarsa sa’o’i kalilan bayan shafa fatiha

Wani ango a kasar Saudiyya ya saki amaryarsa sa’o’i kadan bayan an daura musu aure saboda yadda take yawan amfani da wayar salularta, kamar yadda jaridar Khaleej Times ta bayyana.

Kashim Shettima zai jagoranci tawagar Nijeriya a taron MDD

NECO ta fitar da sakamakon jarrabawar 2024

Kano: Abba ya rusa ciyamomin riko

An haramta wa ma’aikatan Asibitin Tarayya yin ‘kirifto’ a wurin aiki