APC na shirin yin magudin zabe a Katsina- shugaban PDP na jihar

Jam’iyyar adawa ta PDP reshen jihar Katsina ta ce, zaben da aka yi wa shugaban jam’iyyar APC Adams Oshiomhole a matsayin shugaban jam’iyyar wani shiri ne sama wa Shugaba Buhari kuri’u da Gwamnan jihar Katsina Aminu Masari, da akwai alamu yin shirin magudi a zaben 2019, sakamakon furucin da Oshiomhole ya yi na cewa, Buhari […]

APC na shirin yin magudin zabe a Katsina- shugaban PDP na jihar

Jam’iyyar adawa ta PDP reshen jihar Katsina ta ce, zaben da aka yi wa shugaban jam’iyyar APC Adams Oshiomhole a matsayin shugaban jam’iyyar wani shiri ne sama wa Shugaba Buhari kuri’u da Gwamnan jihar Katsina Aminu Masari, da akwai alamu yin shirin magudi a zaben 2019, sakamakon furucin da Oshiomhole ya yi na cewa, Buhari zai samu kuri’u kaso 100 daga jihar.

Shugaban jam’iyyar PDP na jihar Salisu Magijiri, ya bayyana wa majiyarmu cewa, duk fargabar da suke yi ya tabbata akan shirin yin magudi sakamakon jawabin da Oshiomhole ya yi kwanan nan.

Sojoji sun kashe kwamandan ’yan bindiga da tarwatsa 300

Zaɓen 2027: Tinubu ya sake tsayar da Shettima mataimakinsa

Tinubu ya gaji yana buƙatar ya huta — Peter Obi

Ɗalibai da malamai da aka sace a Oyo sun kuɓuta