APC ta lashe zabukan cike gurbi a Katsina, Bauchi da Kwara

Jam’iyya mai mulki ta APC ta lashe zabukajn cike gurbi da aka gudanar  ranar Asabar da gaba ta a jihohin Katsina da Bauchi da Kwara. A jihar Bauchi Yusuf Nuhu dan takarar jam’iyyar APC daga mazabar Toro ne ya lashe zaben da kuri’u 22,317. A jihar Katsina State, Abubakar Yahaya Kusada daga APC ya samu […]

APC ta lashe zabukan cike gurbi a Katsina, Bauchi da Kwara

APC

Jam’iyya mai mulki ta APC ta lashe zabukajn cike gurbi da aka gudanar  ranar Asabar da gaba ta a jihohin Katsina da Bauchi da Kwara.

A jihar Bauchi Yusuf Nuhu dan takarar jam’iyyar APC daga mazabar Toro ne ya lashe zaben da kuri’u 22,317.

A jihar Katsina State, Abubakar Yahaya Kusada daga APC ya samu kuri’ 48,518 inda ya zama wanda ya lashe zaben a mazabun Kusada da Kankiya da Ingawa.

A Kwara dan takarar APC, Mista Raheem Olawuyi Ajuloopin, ne lashe zaben a mazabun Ekiti/Irepodun/Isin/Oke-Ero da kuri’u 21,236.