Kananan Labarai• Created September 15, 2012 23:14
Ba domin imanin Musulmin Filato ba da yanzu babu Musulmi a jihar – Sheikh Sa’idu Jingir
Babban Sa’in kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa ikamatis Sunnah ta kasa, Sheikh Sa’idu Hassan Jingir ya ce, ba don imanin da Musulmin Jihar Filato suke da shi ba, da yanzu babu wani Musulmi da ke zaune a jihar.
Ba domin imanin Musulmin Filato ba da yanzu babu Musulmi a jihar – Sheikh Sa’idu Jingir
Babban Sa’in kungiyar Jama’atu Izalatil Bidi’ah Wa ikamatis Sunnah ta kasa, Sheikh Sa’idu Hassan Jingir ya ce, ba don imanin da Musulmin Jihar Filato suke da shi ba, da yanzu babu wani Musulmi da ke zaune a jihar.