Badaqalar Panama ta tona asirin waxansu manyan Najeriya
Waxansu manyan ‘yan Najeriya na cikin waxanda aka bayyana sunayensu a cikin badaqalar kauce wa biyan haraji da ta sanya waxansu manyan mutane daga sassan duniya zuba jari a qasashen waje musamman Panama. Asirin ‘yan Najeriyan ya tono ne bayan da aka ci gaba da sako sunayen manyan mutane da ake zargi da hannu a […]
Waxansu manyan ‘yan Najeriya na cikin waxanda aka bayyana sunayensu a cikin badaqalar kauce wa biyan haraji da ta sanya waxansu manyan mutane daga sassan duniya zuba jari a qasashen waje musamman Panama. Asirin ‘yan Najeriyan ya tono ne bayan da aka ci gaba da sako sunayen manyan mutane da ake zargi da hannu a ciki.