Bai kamata a kara wa shugabannin APC wa’adi ba- Buhari
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya ce kara wa shugabannin Jam’iyyar APC wa’adi na shekara daya da aka yi a Fabrailu ya saba wa ka’ida. Shugaban ya yi wannan jawabin ne a wajen taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar domin magance wasu matsalolin da suke fuskantar jam’iyyar wanda ke gudana a Hedkwatar jam’iyyar a Abuja.

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya ce kara wa shugabannin Jam’iyyar APC wa’adi na shekara daya da aka yi a Fabrailu ya saba wa ka’ida.
Shugaban ya yi wannan jawabin ne a wajen taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar domin magance wasu matsalolin da suke fuskantar jam’iyyar wanda ke gudana a Hedkwatar jam’iyyar a Abuja.