Bai kamata a rushe sababbin hakiman Jihar Bauchi ba – Ajiyan Zannuwa

Shugaban kungiyar masu Maganain Gargajiya ta shiyyar Bauchi ta Kudu kuma Ajiyan Zannuwan Bauchi, Alhaji Gambo Abdullahi Bababa, ya bukaci gwamnatin Jihar Bauchi a karkashin Gwamna Mohammed Abubakar da kada ta amince da yunkurin da wani dan Majalisar Dokokin Jihar ke yi na a rusa sababbin hakiman da aka nada a lokacin mulkin tsohon Gwamnan […]

Bai kamata a rushe sababbin hakiman Jihar Bauchi ba – Ajiyan Zannuwa
Bai kamata a rushe sababbin hakiman Jihar Bauchi ba – Ajiyan Zannuwa

Shugaban kungiyar masu Maganain Gargajiya ta shiyyar Bauchi ta Kudu kuma Ajiyan Zannuwan Bauchi, Alhaji Gambo Abdullahi Bababa, ya bukaci gwamnatin Jihar Bauchi a karkashin Gwamna Mohammed Abubakar da kada ta amince da yunkurin da wani dan Majalisar Dokokin Jihar ke yi na a rusa sababbin hakiman da aka nada a lokacin mulkin tsohon Gwamnan Jihar Malam Isa Yuguda.

Zazzaɓin Lassa ya kashe mutum 214 a Najeriya — NCDC

An kama masu garkuwa da mutane a Borno 

Rikicin ya kunno kai a Hukumar Alhazan Jihar Delta

Sojoji sun ceto mutane 5 da ISWAP ta sace a Harin Ngoshe