barawon da ya yi wa tsohon Gwamna sane ya shiga hannu

Wani mutun da ake zargi ya kware a wajen yi wa manyan mutane sata a wajen taro dubunsa ta cika a lokacin da ya samu sa’ar yi wa tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna, Alhaji Lawal Kaita, sata a garin Kankiya.

barawon da ya yi wa tsohon Gwamna sane ya shiga hannu
barawon da ya yi wa tsohon Gwamna sane ya shiga hannu

Wani mutun da ake zargi ya kware a wajen yi wa manyan mutane sata a wajen taro dubunsa ta cika a lokacin da ya samu sa’ar yi wa tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna, Alhaji Lawal Kaita, sata a garin Kankiya.

Salihu Lukman ya fice daga Jam’iyyar ADC

Kotu ta hana FRSC tare motoci a titunan Kano

An gurfanar da wanda ya kashe matarsa da ƙona gida

Atiku ya caccaki Tinubu kan rikicin BCDA