Batanci ga Manzon Allah: An tsaurara matakan tsaro a arewacin Najeriya

A ranar Larabar da ta gabata ne a Najeriya aka wayi gari da labarin barkewar tarzoma da zanga-zanga a kasashen Masar da Libya saboda nuna rashin amincewa da wani fim da aka shirya a Amurka, wanda aka yi zargin ya yi batanci ga Manzon Allah (SAW).

Batanci ga Manzon Allah: An tsaurara matakan tsaro a arewacin Najeriya
Batanci ga Manzon Allah: An tsaurara matakan tsaro a arewacin Najeriya

A ranar Larabar da ta gabata ne a Najeriya aka wayi gari da labarin barkewar tarzoma da zanga-zanga a kasashen Masar da Libya saboda nuna rashin amincewa da wani fim da aka shirya a Amurka, wanda aka yi zargin ya yi batanci ga Manzon Allah (SAW).

Amurka za ta sayar wa Saudiyya makaman dala biliyan 1.96

Majalisar Ukraine ta amince da sabuwar gwamnati

Salihu Lukman ya fice daga Jam’iyyar ADC

Kotu ta hana FRSC tare motoci a titunan Kano