Bello Maitama Yusuf ya rasu

Allah ya yi wa Sardaunan Dutse, Sanata Bello Maitama Yusuf rasuwa da safiyar Juma’a a Kano. Marigayin ƙwararran lauya ne wanda ya yi minista a jamhuriya ta biyu kuma ya zama sanata a jamhuriya ta huɗu. Ya rasu ya na da shekaru 76 bayan gajeriyar rashin lafiya. Mutum 20 da Shata ya fito da su […]

Bello Maitama Yusuf ya rasu

Allah ya yi wa Sardaunan Dutse, Sanata Bello Maitama Yusuf rasuwa da safiyar Juma’a a Kano.

Marigayin ƙwararran lauya ne wanda ya yi minista a jamhuriya ta biyu kuma ya zama sanata a jamhuriya ta huɗu.

Ya rasu ya na da shekaru 76 bayan gajeriyar rashin lafiya.

Mutum 20 da Shata ya fito da su a waka

Ya bar mata biyu da ƴaƴa 10, maza biyar, mata biyar.

Za a yi jana’izarsa bayan Sallar Juma’a a Fadar Sarkin Kano.

Ban zama Shugaban Kasa don na tara kuɗi ba — Tinubu

Babu buƙatar mu riƙa tsayar da motoci muna duba takardu — ’Yan sanda

‘Yan bindiga sun ƙone gidan mai da motoci 4 a Enugu

Kwalara ta kashe fiye da mutum 300 a Sudan