Bincike: Yadda ’Yan Abuja Ke Cin Gurbataccen Nama

Za ku yi mamakin ƙazantar da muka banƙado ana yi ga naman da mutane ke siya daga mayanka

Bincike: Yadda ’Yan Abuja Ke Cin Gurbataccen Nama

Tana iya yiwuwa ba ku da tabbacin yadda ake sarrafa nama a mayanka ba, amma yana da kyau mu rika kula da tsafta da kuma lafiyar naman da muke ci a kowane lokaci.

Domin kuwa, za ku yi mamakin irin ƙazanta da barazanar yaɗa kwayoyin cuta da bincikenmu ya banƙado a mahautun  da ke Abuja.

Shirin Najeriya a Yau ya mayar da hankali kan yadda wasu mayanka a Abuja ke gudanar da aikinsu ba tare da kula da tsafta ko lafiyar naman da suke samar wa jama’a ba.

Domin sauke shirin, latsa nan

Kotu ta ɗaure Farfesa shekara 3 kan aikata maguɗin zaɓe

Ɗan sanda ya harbe kansa har lahira a Nasarawa

’Yan sanda sun kama baƙin haure 165 a Kebbi

Gobara ta yi ajalin almajirai 17 a Zamfara