Buhari ya sake lashe zaben shugaban Najeriya karo na biyu

An bayyana Shugaba Muhammadu Buhari a matsayin wanda ya lashe zaben Najeriya a karo na biyu, a jam’iyyar APC inda ya samu kuri’u 15,191,847 wanda hakan zai ba shi damar sake mulkin kasar na karin shekaru hudu masu zuwa. Abokin takararsa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ya samu kuri’u 11,262,978. Shugaban Hukumar Zabe mai zaman […]

Buhari ya sake lashe zaben shugaban Najeriya karo na biyu

An bayyana Shugaba Muhammadu Buhari a matsayin wanda ya lashe zaben Najeriya a karo na biyu, a jam’iyyar APC inda ya samu kuri’u 15,191,847 wanda hakan zai ba shi damar sake mulkin kasar na karin shekaru hudu masu zuwa.

Abokin takararsa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ya samu kuri’u 11,262,978.

Shugaban Hukumar Zabe mai zaman kanta Najeriya INEC Farfesa Mahmood Yakubu ne ya bayyana sakamakon.

Sojoji sun kashe kwamandan ’yan bindiga da tarwatsa 300

Zaɓen 2027: Tinubu ya sake tsayar da Shettima mataimakinsa

Tinubu ya gaji yana buƙatar ya huta — Peter Obi

Ɗalibai da malamai da aka sace a Oyo sun kuɓuta