Buhari zai yi wa ’yan Najeriya jawabi ranar Juma’a

Jawabin, wanda zai kasance na sabuwar shekara ne za a watsa shi da misalin karfe bakwai na safe.

Buhari zai yi wa ’yan Najeriya jawabi ranar Juma’a

Shugaba muhammadu Buhari

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari zai yi wa ’yan Najeriya jawabi ranar Juma’a, daya ga watan Janairun 2020.

Jawabin, wanda zai kasance na sabuwar shekara ne za a watsa shi da misalin karfe bakwai na safe.

Babban Mai Taimakawa Shugaban Kan Harkokin Watsa Labarai, Malam Garba Shehu shine ya tabbatar da hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis

Shehu ya umarci dukkan kafafen watsa labaran gwamnati na rediyo da talabijin su hada ta tashoshin FRCN da NTA domin watsa jawabin kai tsaye.

Sojoji sun kashe kwamandan ’yan bindiga da tarwatsa 300

Zaɓen 2027: Tinubu ya sake tsayar da Shettima mataimakinsa

Tinubu ya gaji yana buƙatar ya huta — Peter Obi

Ɗalibai da malamai da aka sace a Oyo sun kuɓuta