Bukar Mandara tsayayye ne wajen kare talakawa – Shettima

Gwamnan Jihar Borno Alhaji Kashim Shettima ya bayyana Zanna Dujima na Borno, Alhaji Umaru Bukar Mandara wanda ya rasu a ranar Lahadin da ta gabata a matsayin dan kishin kasa

Bukar Mandara tsayayye ne wajen kare talakawa – Shettima
Bukar Mandara tsayayye ne wajen kare talakawa – Shettima

Gwamnan Jihar Borno Alhaji Kashim Shettima ya bayyana Zanna Dujima na Borno, Alhaji Umaru Bukar Mandara wanda ya rasu a ranar Lahadin da ta gabata a matsayin dan kishin kasa