CAN da MURIC sun bukaci a yi bincike kan kashe wanda ake zargi da vatanci ga Annabi

Sakamakon kisan da aka yi wa wata mace ’yar kabilar Ibo mai suna Bridget Agbahime a Kano bisa zarginta da yin batanci ga Annabi Muhammad (SAW), kungiyar Kiristoci ta kasa da kuma kungiyar Kare Hakkin Musulmi (MURIC) sun bukaci hukumomin tsaro a jihar su gudanar da cikakken bincike kan al’amarin tare da tabbatar da ganin […]

CAN da MURIC sun bukaci a yi bincike kan kashe wanda ake zargi da vatanci ga Annabi
CAN da MURIC sun bukaci a yi bincike kan kashe wanda ake zargi da vatanci ga Annabi

Sakamakon kisan da aka yi wa wata mace ’yar kabilar Ibo mai suna Bridget Agbahime a Kano bisa zarginta da yin batanci ga Annabi Muhammad (SAW), kungiyar Kiristoci ta kasa da kuma kungiyar Kare Hakkin Musulmi (MURIC) sun bukaci hukumomin tsaro a jihar su gudanar da cikakken bincike kan al’amarin tare da tabbatar da ganin an yi hukunci ga wadanda suke da hannu a kisan.

Zazzaɓin Lassa ya kashe mutum 214 a Najeriya — NCDC

An kama masu garkuwa da mutane a Borno 

Rikicin ya kunno kai a Hukumar Alhazan Jihar Delta

Sojoji sun ceto mutane 5 da ISWAP ta sace a Harin Ngoshe