DAGA LARABA: Abin Da Muka Gani A Dabar ’Yan Ta’adda
Domin sauke shirin latsa nan Satar mutane domin karbar kudin fansa ya zama ruwan dare a Najeriya. A wane hali mutanen da ake sacewa ke tsintar kansu a hannun masu garkuda da mutane da kuma bayan an sako su? Shin yaya wadanda ke satar mutane ke tunani? Rayuwar talakawan Najeriya a yau DAGA LARABA: Barnar […]
Masu garkuwa da mutane
Domin sauke shirin latsa nan
Satar mutane domin karbar kudin fansa ya zama ruwan dare a Najeriya.
A wane hali mutanen da ake sacewa ke tsintar kansu a hannun masu garkuda da mutane da kuma bayan an sako su?
Shin yaya wadanda ke satar mutane ke tunani?