DAGA LARABA: Abin Da Ya Hana Dalibai Da Dama Komawa Makaranta
Sama da mako guda ke nan bayan komawa makarantu domin fara sabon zangon karatu a kusan dukkanin sassan Najeriya.

Dalibai mata sanye da Hijabi
Sama da mako guda ke nan bayan komawa makarantu domin fara sabon zangon karatu a kusan dukkanin sassan Najeriya.
Sai dai rahotanni sun yi nuni da cewa, ana samun karancin komawar dalibai makaranta a wasu sassan kasar.
- NAJERIYA A YAU: ‘Mun Yi Zaton Samun Sauki Da Zuwan Matatar Dangote’
- DAGA LARABA: Ribar Da ’Yan Najeriya Za Su Samu Daga Hulda Da China
Shirin Daga Laraba na wananan makon zai yi duba ne a kan dalilan faruwar hakan.
Domin sauke cikakkaen shirin, latsa nan