DAGA LARABA: Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mai Aikin Hajji

Akwai wuraren da malamai suka ce ana amsar addu’ar mahajjaci nan take a birnin Makka.

DAGA LARABA: Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mai Aikin Hajji

Yau Laraba rukunin farko na maniyyata Hajjin bana daga Najeriya za su tashi zuwa Kasa Mai Tsarki.

Duk da matsin tattalin arziki da ake ciki a Najeriya, akalla mutum  50,000 ne ake sa ran za su sauke faralin daga kasar.

Shin wane abu maniyyatan ya kamata su maida hankali a kai?

Shirin Daga Laraba na wannan mako yana dauke da amsohin wadannan bayanai.

Domin sauke shirin, latsa nan

Dangote ya rage farashin man fetur zuwa N860 a Legas

Na gaji bashin 8.9bn a matsayin shugaban APC — Ganduje

Boko Haram sun sace mutum 2 da kayan abinci a Borno

Buhari da El-Rufai ba su halarci babban taron APC ba