DAGA LARABA: Da Gaske ’Yan Arewa Ba Sa Fita Kasashen Waje?

Batun ya dauki sabon salo a shafukan sada zumunta, inda ’yan Kudancin Najeriya suke wallafa bidiyo suna tambayar: shin Hausawa suna zuwa ƙasashen waje?

DAGA LARABA: Da Gaske ’Yan Arewa Ba Sa Fita Kasashen Waje?

Wata muhawara da ta karaɗe shafukan sada zumunta a kwanakin nan ita ce ko ’yan Arewa, musamman Hausawa, suna fita ƙasashen waje.

Duk da wannan ba wani sabon abu ba ne, batun ya dauki sabon salo ne a shafukan sada zumunta, musamman Facebook da TikTok, inda ’yan Kudancin Najeriya suke wallafa bidiyo suna tambayar: shin Hausawa suna zuwa ƙasashen waje?

Shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi duba ne kan wannan batu.

Domin sauke shirin, latsa nan

PDP ta lashe zaɓen ƙananan hukumomin Osun

Wani mutum ya yi wa agolarsa fyaɗe ta samu juna biyu

An haifi alade mai fuskar mutum a Philippines

Ko Real Madrid za ta iya lashe Gasar Zakarun Turai bana?