DAGA LARABA: Da Gaske ’Yan Arewa Ba Sa Fita Kasashen Waje?

Batun ya dauki sabon salo a shafukan sada zumunta, inda ’yan Kudancin Najeriya suke wallafa bidiyo suna tambayar: shin Hausawa suna zuwa ƙasashen waje?

DAGA LARABA: Da Gaske ’Yan Arewa Ba Sa Fita Kasashen Waje?

Wata muhawara da ta karaɗe shafukan sada zumunta a kwanakin nan ita ce ko ’yan Arewa, musamman Hausawa, suna fita ƙasashen waje.

Duk da wannan ba wani sabon abu ba ne, batun ya dauki sabon salo ne a shafukan sada zumunta, musamman Facebook da TikTok, inda ’yan Kudancin Najeriya suke wallafa bidiyo suna tambayar: shin Hausawa suna zuwa ƙasashen waje?

Shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi duba ne kan wannan batu.

Domin sauke shirin, latsa nan

Dalilin da ba a fara biyan masu hidimar ƙasa N77,000 ba — NYSC

2027: Neman tazarce ba ya gabana yanzu — Tinubu

Shin Binani ta dawo?

’Yan sanda sun ƙwace sakamakon zaɓe a Ribas